Manzon Allah SAW yazo dubani ba tare da ya hau Alfadari ba ko Doki

Manzon Allah SAW yazo dubani ba tare da ya hau Alfadari ba ko Doki

Daga Jabir -Alla ya yarda da shi- ya ce: "Manzon Allah SAW yazo dubani ba tare da ya hau Alfadari ba ko Doki"

[Ingantacce ne] [Buhari ne ya rawaito shi]

الشرح

Cikin wannan Hadisin Jabir yana bada labarin cewa da yayi rashin lafiya Manzon Allah SAW yazo dubani ba tare da ya hau Alfadari ba ko Doki.

التصنيفات

LADUBBAN DUBA MARA LAFIYA, ƘANƘAN DA KANSA TSIRA DA AMINCIN ALLAH SU TABBATA A GARESHI