"Annabi tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi bai Aure kan Khadija ba har saida ta Mutu"

"Annabi tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi bai Aure kan Khadija ba har saida ta Mutu"

Daga Aisha -Allah ya yarda da ita- tace "Annabi tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi bai Aure kan Khadija ba har saida ta Mutu"

[Ingantacce ne] [Muslim ne ya rawaito shi]

الشرح

Annabi bai Auri wata Mata ba, ya hada ta da Nana Khadija Bnt Khuwailid- Allah ya yarda da ita- har ta Mutu, kuma wannan yana nuna Matsayin Nana Khadija a Wajen Annabi SAW kuma ita ce Matarsa ta farko

التصنيفات

Matansa SAW da halin gidan Annabta