"Idan kuka ji faruwar Annoba a wani gari, to kada ku shige shi, kuma idan ta faru a gari kuna cikinsa, to kada ku futa daga cikinsa"

"Idan kuka ji faruwar Annoba a wani gari, to kada ku shige shi, kuma idan ta faru a gari kuna cikinsa, to kada ku futa daga cikinsa"

An rawaito daga Usama Bn Zaid -Allah ya yarda da shi daga Annabi: "Idan kuka ji faruwar Annoba a wani gari, to kada ku shige shi, kuma idan ta faru a gari kuna cikinsa, to kada ku futa daga cikinsa"

[Ingantacce ne] [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

الشرح

"Idan Annoba ta faru a wata Kasa kada wani Mutum ya shige ta, Saboda haka bai halatta a shige shi ba, saboda kare lafiyarsa da lafiyar waninsa, kuma idan rashin lafiyar ta shiga gari kuma yana ciki bai halatta gare shi ya futa ba kuma ya wajaba yayi hakuri kan abunda Allah ya kaddara masa don a rubuta masa lada.

التصنيفات

Mas’alolin Hukuncin Allah da Kaddara Musulunci