"Idan Mutum ya kirawo Matarsa saboda bukatarsa to taje masa kuma ko da ta kasance takan Tanderu ne"

"Idan Mutum ya kirawo Matarsa saboda bukatarsa to taje masa kuma ko da ta kasance takan Tanderu ne"

An rawaito daga Abu Talq Bn Ali -Allah ya yarda da shi- cewa Annabi -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: "Idan Mutum ya kirawo Matarsa saboda bukatarsa to taje masa kuma ko da ta kasance takan Tanderu ne"

[Ingantacce ne] [Al-Tirmithi Ya Rawaito shi]

الشرح

Idan Mutum ya kirawo Matarsa don Jima'i to ya wajaba akanta ta amsa bukatarsa, kuma koda tana cikin Shagala wani aiki wanda ba za'a iya yi ba sai ita, Kamar tana yin Gurasa ko tana girki.

التصنيفات

kyawawan Halayya tsakanin Ma'aurata