"Babu wani annabi fa sai ya gargadi Mutanensa Mai Ido daya Makaryaci

"Babu wani annabi fa sai ya gargadi Mutanensa Mai Ido daya Makaryaci

An rawaito daga Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- zuwaga Annabi:""Babu wani annabi fa sai ya gargadi Mutanensa Mai Ido daya Makaryaci ku saurara kuji cewa shi Mai ido daya ne, kuma lallai Ubangijinku -Maigirma da daukaka- ba Mai ido daya bane, kuma an rubuta a goshinsa Kafiriri ne"

[Ingantacce ne] [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

التصنيفات

Alamomin tashin Al-qiyama