Lallai cewa wani Mutum ya nemi Izinin shigowa ga Annabi sai ya ce da shi: ku barshi ya shigo, Tir da Dan Uwan Kabila?

Lallai cewa wani Mutum ya nemi Izinin shigowa ga Annabi sai ya ce da shi: ku barshi ya shigo, Tir da Dan Uwan Kabila?

An rawaito Nana Aisha -Allah ya yarda da ita- "Lallai cewa wani Mutum ya nemi Izinin shigowa ga Annabi sai ya ce da shi: ku barshi ya shigo, Tir da Dan Uwan Kabila?"

[Ingantacce ne] [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

التصنيفات

Ladaban Sallama da Neman izini