"Ki ciyar ko ki rabar ko kiyi ta yin yayyafi (Na kyauta, kada ki kidanye sai Allah ya kidanye miki, kada ki boye sai Allah ya hanaki"

"Ki ciyar ko ki rabar ko kiyi ta yin yayyafi (Na kyauta, kada ki kidanye sai Allah ya kidanye miki, kada ki boye sai Allah ya hanaki"

An rawaito daga Asma'a Bnt Abubakar Al-Siddeq -Allah ya yarda da su- ta ce Manzon Allah -Amincin Allah su tabbata a gae shi- ya ce da ni:

[Ingantacce ne] [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

التصنيفات

Sadakar Taxawwu'i