"Yayin da Mutanen Yeman suka zo wajen Manzon Allah: Hakika Mutanen Yemen ya zo muku"

"Yayin da Mutanen Yeman suka zo wajen Manzon Allah: Hakika Mutanen Yemen ya zo muku"

An rawaito daga Anas -Allah ya yarda da shi- ya ce: "Yayin da Mutanen Yeman suka zo wajen Manzon Allah: Hakika Mutanen Yemen ya zo muku" sune farkon wadan da suka zo da gaisuwa"

[Ingantacce ne] [Abu Daud Ya Rawaito shi]

التصنيفات

Falalar Sahabbai -Allah yayarda da su-