Allah baiyi izini ga Annabi da wani Abu ba kamar yadda yayi izini da ya kawata Muryasa da Qur'ani

Allah baiyi izini ga Annabi da wani Abu ba kamar yadda yayi izini da ya kawata Muryasa da Qur'ani

An rawaito daga Abhu Huraira -Allah ya yarda da shi- daga Annabi ya ce: "Allah baiyi izini ga Annabi da wani Abu ba kamar yadda yayi izini da ya kawata Muryasa da Qur'ani"

[Ingantacce ne] [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

التصنيفات

Falalar Zikiri