Lallai cewa Allah yana daga Darajar wasu Mutane da wannan littafin kuma ya sauke Darajar wasu

Lallai cewa Allah yana daga Darajar wasu Mutane da wannan littafin kuma ya sauke Darajar wasu

Daga Umar Allah ya yarda da shi- cewa manzon Allah SAW ya ce: "Lallai cewa Allah yana daga Darajar wasu Mutane da wannan littafin kuma ya sauke Darajar wasu"

[Ingantacce ne] [Muslim ne ya rawaito shi]

التصنيفات

Falalar Kulawa da Al-qur’ani