Ku kama kafa da fadin Ya Ma'abocin Girma da Daukaka

Ku kama kafa da fadin Ya Ma'abocin Girma da Daukaka

Daga Anas Dan Malik - Allah ya yarda da shi - ya ce Manzon Allah -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: "Ku kama kafa da fadin Ya Ma'abocin Girma da Daukaka"r"

[Ingantacce ne] [Al-Tirmithi Ya Rawaito shi]

التصنيفات

Koyarwar Manzon Allah SAW a cikin Zikiri, Addu’o’I da aka samu daga Annabi