Uba yana samun lada ne kawai idan ya same shi da dukiya, ya saye shi ya 'yantar da shi

Uba yana samun lada ne kawai idan ya same shi da dukiya, ya saye shi ya 'yantar da shi

Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi ya ce: "Kada ku kuskura ku tari gaban watan Ramalan da yin Azumin kwana daya ko kwana biyu, sai dai in Mutumin da ya saba yin wani Azumi to babu laifi don ya azumci lokacin.

[Ingantacce ne] [Muslim ne ya rawaito shi]

الشرح

Yaro baya cika haƙƙin mahaifinsa akansa kuma baya saka masa da alherinsa sai dai in ya same shi mallakar saiya sa shi ya yanta shi.

التصنيفات

Falalar bin Iyaye