Ya Manzon Allah, ina da makwabta biyu, to a ba ni wa? Ya ce: «Zuwa ga mafi kusantar su da kai».

Ya Manzon Allah, ina da makwabta biyu, to a ba ni wa? Ya ce: «Zuwa ga mafi kusantar su da kai».

A hadisin A’isha yardar Allah ta tabbata a gare ta wacce ta ce: Ya Manzon Allah, ina da makwabta biyu, to a ba ni wa? Ya ce: «Zuwa ga mafi kusantar su da kai».

[Ingantacce ne] [Buhari ne ya rawaito shi]

الشرح

A’isha yardar Allah ta tabbata a gare ta, ta tambayi Annabi mai tsira da amincin Allah :: Ina da makwabta biyu, kuma an umarce ni da girmama makwabci kwata-kwata. Ba zan iya keɓe su ga duka biyun ba, to wanne ne daga cikinsu aka ba ni domin in shiga cikin rukunin waɗanda ke girmama maƙwabcin? Shi, Allah ya kara yarda a gare shi, ya ce: "Ga mafi kusancinku kofa ce."

التصنيفات

Baiwa da Kyauta