Duk wanda ya mutu yana da azumi, waliyyinsa zai yi azumi a madadinsa”.

Duk wanda ya mutu yana da azumi, waliyyinsa zai yi azumi a madadinsa”.

Daga Abu Buraida Allah ya yarda dashi daga Manzon Allah tsira da amincin Allah su qara tabbata a gare shi ya ce:

[Ingantacce ne] [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

الشرح

A’isha, Allah Ya yarda da ita, ta sanar da cewa Annabi –sallal Lahu alaihi wa sallama- ya umarci waliyyin wanda ya mutu, kuma shi ke da alhakin azumin da ake nema na alwashi, ko kaffara, ko ramuwar Ramadhan, don yin azumi a madadinsa. Domin bashi ne yake binsa, danginsa ma sun fi shi iya biyansa Saboda alheri ne a gare shi, alheri da haɗi, kuma wannan abin kyawawa ne, ba tabbatacce ba.

التصنيفات

Ramuwar Azumi