إعدادات العرض
Ya Allah, kai ne hannu na kuma mai taimako na, kai ne ƙarfina, adalcin ka, kuma za ka yi yaƙi"
Ya Allah, kai ne hannu na kuma mai taimako na, kai ne ƙarfina, adalcin ka, kuma za ka yi yaƙi"
Daga Anas bin Malik, yardar Allah ta tabbata a gare shi, wanda ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - zai yi mamayewa, sai ya ce: "Ya Allah, kai ne hannu na kuma mai taimako na, kai ne ƙarfina, adalcin ka, kuma za ka yi yaƙi".
[Ingantacce ne] [Al-Tirmithi Ya Rawaito shi - Abu Daud Ya Rawaito shi]
الترجمة
العربية বাংলা Bosanski English Español فارسی Français Indonesia Русский Tagalog Türkçe اردو 中文 हिन्दी Tiếng Việt සිංහල ئۇيغۇرچە Kurdî தமிழ்التصنيفات
ZIKIRAN AKE FAƊA A LOKUTA NA TSANANI