"Da zan Umarci wani Mutum da yayi sujada ga wani wallahi da na Umarci Mace ta yi Sujada ga Mijinta"

"Da zan Umarci wani Mutum da yayi sujada ga wani wallahi da na Umarci Mace ta yi Sujada ga Mijinta"

An rawaito daga Abu huraira -Allah ya yarda da shi- Daga Annabi: "Da zan Umarci wani Mutum da yayi sujada ga wani wallahi da na Umarci Mace ta yi Sujada ga Mijinta"

[Ingantacce ne] [Al-Tirmithi Ya Rawaito shi]

التصنيفات

kyawawan Halayya tsakanin Ma'aurata