"Ya Manzon Allah wata Mata tayi Aure, sai ya ce: "Mai ka bata Sadaki? ya ce: Awan Kwallon Dabino na zinare ya ce: "Allah ya yi Maka al-barka", kayi walima koda da Akuya ne"

"Ya Manzon Allah wata Mata tayi Aure, sai ya ce: "Mai ka bata Sadaki? ya ce: Awan Kwallon Dabino na zinare ya ce: "Allah ya yi Maka al-barka", kayi walima koda da Akuya ne"

An Rawaito daga Anas bn Malik -Allah ya yarda da shi- yaga Abdul Rahaman Bn Auf, Kuma a jikin sa sai annabi ya ce da shi: ";............................."Ya Manzon Allah wata Mata tayi Aure, sai ya ce: "Mai ka bata Sadaki? ya ce: Awan Kwallon Dabino na zinare ya ce: "Allah ya yi Maka al-barka", kayi walima koda da Akuya ne"

[Ingantacce ne] [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

التصنيفات

Sadaki, Walimar Aure