Duk wanda ya koyi Harbin Kibiya, sannan ya barshi ya Manta, to baya tae da mu, ko kuma hakika yayi Sabo

Duk wanda ya koyi Harbin Kibiya, sannan ya barshi ya Manta, to baya tae da mu, ko kuma hakika yayi Sabo

An karbo daga Ukubat Bn Amir -Allah ya yarda da shi- Zuwa ga Annabi:"Duk wanda ya koyi Harbin Kibiya, sannan ya barshi ya Manta, to baya tae da mu, ko kuma hakika yayi Sabo"

[Ingantacce ne] [Muslim ne ya rawaito shi]

التصنيفات

Hukunce Hukunce da Mas'alolin Jahadi