Duk wanda ya sha a cikin Kwanon Zinare ko na Azurfa, to yana kwankwadar wutar Jahannama ne a cikinsa

Duk wanda ya sha a cikin Kwanon Zinare ko na Azurfa, to yana kwankwadar wutar Jahannama ne a cikinsa

An kavo daga Abu Salama -Allah ya yarda da ita- ya ce: Manzon Allah SAW ya ce: "Duk wanda ya sha a cikin wata Riwayar "Duk wanda yake ci ko yake sha" a cikin Kwanon Zinare ko na Azurfa, to yana kwankwadar wutar Jahannama ne a cikinsa"

[Ingantacce ne] [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

التصنيفات

Kwanuka