Allah Madaukaki Ya ce: Babu wani sakamako ga bawa na mumina idan na kame darajojinsa na mutanen duniya sannan na dauke ta sai Aljanna

Allah Madaukaki Ya ce: Babu wani sakamako ga bawa na mumina idan na kame darajojinsa na mutanen duniya sannan na dauke ta sai Aljanna

Daga Abu Hurairah - yardar Allah ta tabbata a gare shi - da isnadi: "Allah Madaukaki Ya ce: Babu wani sakamako ga bawa na mumina idan na kame darajojinsa na mutanen duniya sannan na dauke ta sai Aljanna."

[Ingantacce ne] [Buhari ne ya rawaito shi]

التصنيفات

Falalar Ayyuka na qwarai