إعدادات العرض
Allah Madaukaki Ya ce: Babu wani sakamako ga bawa na mumina idan na kame darajojinsa na mutanen duniya sannan na dauke ta sai Aljanna
Allah Madaukaki Ya ce: Babu wani sakamako ga bawa na mumina idan na kame darajojinsa na mutanen duniya sannan na dauke ta sai Aljanna
Daga Abu Hurairah - yardar Allah ta tabbata a gare shi - da isnadi: "Allah Madaukaki Ya ce: Babu wani sakamako ga bawa na mumina idan na kame darajojinsa na mutanen duniya sannan na dauke ta sai Aljanna."
[Ingantacce ne] [Buhari ne ya rawaito shi]
التصنيفات
Falalar Ayyuka na qwarai