Idan Dayanku Matarsa ta nemi izininsa zuwa Masallaci kada ya hanata;ya ce sai Bilal dan Abdullahi Wallahi sai mun hana su, yace: sai abdullahi ya fuskanto shi, sai ya zage shi zagi sosai, ban taba jin zagi irinsa ba a baya, kuma ya ce: ina baka labari daga Annabi kuma ya ce: Wallahi sai mun hanasu

Idan Dayanku Matarsa ta nemi izininsa zuwa Masallaci kada ya hanata;ya ce sai Bilal dan Abdullahi Wallahi sai mun hana su, yace: sai abdullahi ya fuskanto shi, sai ya zage shi zagi sosai, ban taba jin zagi irinsa ba a baya, kuma ya ce: ina baka labari daga Annabi kuma ya ce: Wallahi sai mun hanasu

Daga Abdullahi Dan Umar daga Annabi: "Idan Dayanku Matarsa ta nemi izininsa zuwa Masallaci kada ya hanata;ya ce sai Bilal dan Abdullahi Wallahi sai mun hana su, yace: sai abdullahi ya fuskanto shi, sai ya zage shi zagi sosai, ban taba jin zagi irinsa ba a baya, kuma ya ce: ina baka labari daga Annabi kuma ya ce: Wallahi sai mun hanasu" a wani lafazin kuma: "Kada ku hana bayin Allah Masallatan Allah"

[Ingantacce ne] [Buhari da Muslim suka rawaito shi da ruwayoyin sa]

الشرح

An rawaito daga Umar -Allah ya yarda da su- cewa Annabi ya ce: Idan Dayanku Matarsa ta nemi izininsa zuwa Masallaci kada ya hana ta; don kada ya haramta mata fafalalar sa,mun Jam'i a Masallaci kuma a cikinsa akwai bayanin Hukuncin futar Mace zuwa Masallaci don yin sallah, kuma cewa shi Halak ne, kuma Daya daga cikin yayan Abdullahi dan Umar yana nan a lokacin da abin ya faru, kuma ya kasance ya ga lokacin mai tsawo wanda ya canza daga zamanin Annabi da yawaitawar Mata da ado, sai wannan ya sanya shi kishi ya kamashi kan tsare Mata, kan haka ne ma ya ce-ba tare da futo na futo da sharia ba- kuma wallahi da ya hanasu sai mahaifinsa ya gano daga Maganarsa cewa yana musantawa ne da wannan maganar tasa akan Sunnar Annabi wannan yasa yayi fushi da sabida da Allah da Manzonsa, kan cewa zaginsa zagi ne babba mai tsanani, kuma ya ce: ina baka labari daga Annabi kuma kai kana cewa wallahi sai mun hanasu?

التصنيفات

Falalar Sallah cikin jama’a da Hukunce Hukuncenta, Hukunce Hukuncen Mata