In ya zauna tsakanin kafafunta da hannayenta kuma ya tara da ita to wanka ya wajaba.

In ya zauna tsakanin kafafunta da hannayenta kuma ya tara da ita to wanka ya wajaba.

Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: (Idan ya zauna tsakanini cinyoyinta da kafafuwanta kuma ya tara da ita to wanka ya wajaba).((A wani lafazin ko bai zubar da mani ba)

[Ingantacce ne] [Muslim ne ya rawaito shi]

الشرح

Idan Mutum ya zauna takanin hannuwan mace da kafafuwanta, ya kuma shigar da gabansa cikin gabanta, to wankan janaba ya zama tials koda mani bai fita ba; Saboda shigar da zakari kadai cikin farji na daga abubuwanda ke tilasta yin wankan janaba.

التصنيفات

Abubuwan da suke Wajabta Wanka