Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Umarni da a Kashe Tsaka kuma ya ce: ta kasance tana busa ga Annabi ibrahim

Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Umarni da a Kashe Tsaka kuma ya ce: ta kasance tana busa ga Annabi ibrahim

Daga Ummu Shuraik -Allah ya yarda da ita- Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Umarni da a Kashe Tsaka kuma ya ce: ta kasance tana busa ga Annabi ibrahim"

[Ingantacce ne] [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

التصنيفات

Annabwa da Manzanni da suka gabata -Amincin Allah a gare su, Abunda ya halatta da wanda ya haramta cikin Dabbobi da tsuntsaye