"Lallai Kabilar Ash'ariyawa idan Mujinsu ya Mutu a wajen yaki, ko Abincin Iyalansu ya ragu a Madina"

"Lallai Kabilar Ash'ariyawa idan Mujinsu ya Mutu a wajen yaki, ko Abincin Iyalansu ya ragu a Madina"

An rawaito daga Abu Musa Al-Ash'ari -Allah ya yarda da shi- ya ce Annabi SAW ya ce: "Lallai Kabilar Ash'ariyawa idan Mujinsu ya Mutu a wajen yaki, ko Abincin Iyalansu ya ragu a Madina sai su hada abunda yake wurin su a cikin Zani daya, sannan sai su raba shi tsakaninsu acikin kwarya daya, daidai da dai dai, Saboda haka ni daga cikin su nake suma kuma nawa ne"

[Ingantacce ne] [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

الشرح

Lallai Ash'ariyawa, wadanda su ne mutanen Abu Musa, yardar Allah ta tabbata a gare shi, idan abincinsu ya ragu ko kuma suna cikin mamayar jihadi saboda Allah, sai su tattara abincinsu su raba daidai a tsakaninsu, don haka sun cancanci ba wa Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, wani kaso na girmamawa da soyayya, kuma shi ma yana cikinsu, amincin Allah ya tabbata a gare shi, gwargwadon hanyar su a wannan. kuma wajibine na biyayya.

التصنيفات

Kamfani, Al-ummar Musulmai