Lallai cewa zai futo daga cikin tsatson wannan Al'ummar wasu Mutane suna karanta littafin Allah danyensa, kuma karatunsu baya wuce makogwaronsu, kuma yadda suke futa daga Musulunci kamar yadda kibiya ta ke futa daga cikin kwarinta, kuma ina zaton ma ya ce: wallahi da zan riske su da sai na yake su…

Lallai cewa zai futo daga cikin tsatson wannan Al'ummar wasu Mutane suna karanta littafin Allah danyensa, kuma karatunsu baya wuce makogwaronsu, kuma yadda suke futa daga Musulunci kamar yadda kibiya ta ke futa daga cikin kwarinta, kuma ina zaton ma ya ce: wallahi da zan riske su da sai na yake su kafin yakar Samudawa

Daga Abu Sa'id Alkudri ya ce Aliyu Dan Abu Dalib zuwa Yemen da wani Dan Zinare a cikin wata fata da aka jeme ba'a ma gama wanke ma Kasa ba, ya ce: sai ya rarraba ta ga Mutum hudu, tsakanin uyaina dan Badr, da Kuma Aqra'a Dan Habis, da zaid Kahil, na Hudu kodai Alkama ko kuma Amir Dan Dufail sai wani Mutum ya ce da cikin Sahabbansa: Mun kasance mune Mafi cancanta da wannan daga wadan nan ya ce wannan ya isarwa Annabi, sai ya ce: "Ba zaku amintar da ni ba kuma ni amintaccen wadanda suke sama kuma ni labarin sama yana zuwarmun safe da yamma, sai ya ce: sai wani Mutum ya tashi mai zurfi Ido Mai hana muni, mai katon goshi mai dunbujejen mai askakken kai, yaci damara, sai ya Manzon Allah kaji tsoron Allah sai ya ce kaitonka bani ne mafi cancanta da mutanen kasa tsoron Allah ba sannan yace sai Mutumin ya juya, sai Khalid ya ce: ka barni na sare kansa sai ya ce Aa watakila yakasance yana Sallah, sai Khalid kuma mai sallah nawa ne suke fadar abinda baya zuciyar su? sai Annabi ya ce: Ni ba'a Umarceni da na tsaga kirjin Mutane inga mai yake ciki ba ko cikinsu, sai ya ce: sannan ya kalleshi yana mai tsira Masa Ido yace: "Lallai cewa zai futo daga cikin tsatson wannan Al'ummar wasu Mutane suna karanta littafin Allah danyensa, kuma karatunsu baya wuce makogwaronsu, kuma yadda suke futa daga Musulunci kamar yadda kibiya ta ke futa daga cikin kwarinta, kuma ina zaton ma ya ce: wallahi da zan riske su da sai na yake su kafin yakar Samudawa"

[Ingantacce ne] [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

الشرح

Annabi ya tura Aliyu Dan Abi Talib zuwa Yemen yana kiransu zuwa ga Allah kuma ya kabi zakka daga Ma'abotanta, kuma yayi Hukunci a tsakaninsu cikin abinda sukai rigima akansakuma wannan ya faru ne kafin Hajjin bankwa, sannan Aliyu kuma ya dawo kuma ya sami a Makka a lokacin Hajjin Bankwana, kuma ya kasance shi an aiko shi da zinare wanda ba'a tace shi ba sabida cikinsa akwai kasa a cudanye da shisai Annabi ya rarraba shi ga wadan nan Mutane guda hudu wadanda aka ambata kuma sun kasance Shugabannin Kabilunsu ne, kuma idan suka Musulunta Jama'a da yawa daga cikin Mutanensu zasu Muslulunta sabida haka Annabi ya kudi don kwadaitar da su da shiga Musulunc, don kuma Jawo hankalinsu, kuma wanda yake Musulmi ankarfafa Imaninsa da tabbatar da shi, kuma wannan zinaren yana cikin daya bisa biyar din ganimar kuma Malamai sun nisanta cewa wannan ba zai yiwu ya kasance yana daga cikin Asalin Ganimar ba kuma zata iya zama zakka,kuam yayin da Annabi ya ya bawa wadancan Mutanen Hudu sai wani mutum ya tashi sai ya ce: Mune mafi cancanta da a bamu wannan dukiyar daga wadancan hudun, sai Annabi ya yasani cewa hakan sai ya ce: "yanzu baku amintar da ni ba kuma gani nine amintacce ga wanda suka sama, kuma labarin sama yana zuwanmun safe da yammaci" ai Allah ya Amintar da ni akan Sakonsa wanda ya aiko ni da shi zuwa kas, kuma kai wannan mai jayayya, da duk wanda yake da tunani irin nasa cikin wadanda suka bace hanyar shiriya, ba zaku amintar da ni ba akan wani abin Duniya in sanya shi inda ya wajaba in sanya shi daidai da yadda Allah ya sanya shi kuma fadinsa "wadanada suke sama" wannan yana daga abinda yake nuna Daukakar Allah akan bayin sa, Ma'ana Allah da yake sama kuma Allah ma ya fada a fadinsa: "ku tafi a bayan kasa, Aliyu Dan Abu Dalib zuwa Yemen da wani Dan Zinare a cikin wata fata da aka jeme ba'a ma gama wanke ma Kasa ba, ya ce: sai ya rarraba ta ga Mutum hudu, tsakanin uyaina dan Badr, da Kuma Aqra'a Dan Habis, da zaid Kahil, na Hudu kodai Alkama ko kuma Amir Dan Dufail sai wani Mutum ya ce da cikin Sahabbansa: Mun kasance mune Mafi cancanta da wannan daga wadan nan ya ce wannan ya isarwa Annabi, sai ya ce: "Ba zaku amintar da ni ba kuma ni amintaccen wadanda suke sama kuma ni labarin sama yana zuwarmun safe da yamma, sai ya ce: sai wani Mutum ya tashi mai zurfi Ido Mai hana muni, mai katon goshi mai dunbujejen mai askakken kai, yaci damara, sai ya Manzon Allah kaji tsoron Allah sai ya ce kaitonka bani ne mafi cancanta da mutanen kasa tsoron Allah ba sannan yace sai Mutumin ya juya, sai Khalid ya ce: ka barni na sare kansa sai ya ce Aa watakila yakasance yana Sallah, sai Khalid kuma mai sallah nawa ne suke fadar abinda baya zuciyar su? sai Annabi ya ce: Ni ba'a Umarceni da na tsaga kirjin Mutane inga mai yake ciki ba ko cikinsu, sai ya ce: sannan ya kalleshi yana mai tsira Masa Ido yace: "Lallai cewa zai futo daga cikin tsatson wannan Al'ummar wasu Mutane suna karanta littafin Allah danyensa, kuma karatunsu baya wuce makogwaronsu, kuma yadda suke futa daga Musulunci kamar yadda kibiya ta ke futa daga cikin kwarinta, kuma ina zaton ma ya ce: wallahi da zan riske su da sai na yake su kafin yakar Samudawa"

التصنيفات

Qungiyoyi da Mazhabobi tsofaffi Samuwa