إعدادات العرض
Wanda ya daga bayin mata biyu har sai ta kai shekarun balaga, Ranar Kiyama, ni da shi, sai ya hade yatsunsa
Wanda ya daga bayin mata biyu har sai ta kai shekarun balaga, Ranar Kiyama, ni da shi, sai ya hade yatsunsa
Daga Anas bn Malik - yardar Allah ta tabbata a gare shi - da isnadi: “Wanda ya daga bayin mata biyu har sai ta kai shekarun balaga, Ranar Kiyama, ni da shi, sai ya hade yatsunsa”.
[Ingantacce ne] [Muslim ne ya rawaito shi]
الترجمة
عربي বাংলা Bosanski English Español فارسی Français Bahasa Indonesia Русский Tagalog Türkçe اردو 中文 हिन्दी Tiếng Việt ئۇيغۇرچە Kurdî Kiswahili Português සිංහලالتصنيفات
Falalar Ayyuka na qwarai