إعدادات العرض
Idan Bawa Musulmi yayi Al-wala, ko kuma Mumini sai ya wanke Fuskarsa to kowane laifi zai futa daga fuskarsa da ya gani da Idanuwansa tare da ruwa, ko kuma qaeshen xigon ruwan da ya xiga
Idan Bawa Musulmi yayi Al-wala, ko kuma Mumini sai ya wanke Fuskarsa to kowane laifi zai futa daga fuskarsa da ya gani da Idanuwansa tare da ruwa, ko kuma qaeshen xigon ruwan da ya xiga
Daga Abu Huraira Allah ya yarda da shi zuwa ga manzon Allah: "Idan Bawa Musulmi yayi Al-wala, ko kuma Mumini sai ya wanke Fuskarsa to kowane laifi zai futa daga fuskarsa da ya gani da Idanuwansa tare da ruwa, ko kuma qaeshen xigon ruwan da ya xiga"
[Ingantacce ne] [Muslim ne ya rawaito shi]