إعدادات العرض
’’ Y a Allah ka gyara min addini na wanda shi ne kashin bayan Al’amari na,ka gyara min duniya ta wacce na ke rayuwa a cikinta,ka kuma gyara min lahira ta wacce it ace makoma ta ka sanya rayuwa ta zamo Karin duk wani alheri, mutuwa kuma ta zamo hutu ce a gare ni daga dukkan wani sharri’’
’’ Y a Allah ka gyara min addini na wanda shi ne kashin bayan Al’amari na,ka gyara min duniya ta wacce na ke rayuwa a cikinta,ka kuma gyara min lahira ta wacce it ace makoma ta ka sanya rayuwa ta zamo Karin duk wani alheri, mutuwa kuma ta zamo hutu ce a gare ni daga dukkan wani sharri’’
Daga Abu Huraira -Allah yarda da shi- ya ce Manzon Allah SAW yana cewa: "Y a Allah ka gyara min addini na wanda shi ne kashin bayan Al’amari na,ka gyara min duniya ta wacce na ke rayuwa a cikinta,ka kuma gyara min lahira ta wacce it ace makoma ta ka sanya rayuwa ta zamo Karin duk wani alheri, mutuwa kuma ta zamo hutu ce a gare ni daga dukkan wani sharri’’
[Ingantacce ne] [Muslim ne ya rawaito shi]
الترجمة
عربي বাংলা Bosanski English Español فارسی Français Bahasa Indonesia Русский Tagalog Türkçe اردو 中文 हिन्दी ئۇيغۇرچە Kurdî Português සිංහලالتصنيفات
Addu’o’I da aka samu daga Annabi