إعدادات العرض
Idan Ruwa yakai Tulu biyu to ba zai xauki Najasa ba
Idan Ruwa yakai Tulu biyu to ba zai xauki Najasa ba
Ankarvo daga Abdullahi Bn Umar -Allah ya yarda da su- ya ce: An tambayi Manzon Allah SAW game da Ruwa da abunda yake faxawa cikinsa na Dabbobi da Zakuna, sai Manzon Allah SAW ya ce: "Idan Ruwa yakai Tulu biyu to ba zai xauki Najasa ba"
[Ingantacce ne] [Ibnu Majah ne ya Rawaito shi]
الترجمة
عربي বাংলা Bosanski English Español فارسی Français Bahasa Indonesia Русский Tagalog Türkçe اردو 中文 हिन्दी Tiếng Việt සිංහල Kurdî Portuguêsالتصنيفات
Hukunce Hukuncen Ruwa