Idan Ruwa yakai Tulu biyu to ba zai xauki Najasa ba

Idan Ruwa yakai Tulu biyu to ba zai xauki Najasa ba

Ankarvo daga Abdullahi Bn Umar -Allah ya yarda da su- ya ce: An tambayi Manzon Allah SAW game da Ruwa da abunda yake faxawa cikinsa na Dabbobi da Zakuna, sai Manzon Allah SAW ya ce: "Idan Ruwa yakai Tulu biyu to ba zai xauki Najasa ba"

[Ingantacce ne] [Ibnu Majah ne ya Rawaito shi]

التصنيفات

Hukunce Hukuncen Ruwa