«Masu Kadaitawa sun yi gaba»

«Masu Kadaitawa sun yi gaba»

Daga Abu huraira -Allah ya yarda da shi- cewa Annabi Amincin Allah a gare shi ya ce: "Masu kadaitawa sunyi gaba" suka ce: su waye Masu kadaitawa? ya Manon Allah ya ce: "Su ne Masu ambaton Allah da yawa Maa da Masu ambaton Allah da yawa Mata".

[Ingantacce ne] [Muslim ne ya rawaito shi]

التصنيفات

Falalar Zikiri, Falalar Zikiri