"Babu Wasu Musulmai biyu da zasu hadu sannan su gaisa hannu da hannu sai Allah ya gafarta musu Zunubansu kafin su rabu"

"Babu Wasu Musulmai biyu da zasu hadu sannan su gaisa hannu da hannu sai Allah ya gafarta musu Zunubansu kafin su rabu"

"Babu Wasu Musulmai biyu da zasu hadu sannan su gaisa hannu da hannu sai Allah ya gafarta musu Zunubansu kafin su rabu"

[Hadisin a baki dayan tarin Hanyoyin sa da kuma Shawahidansa ingantattu ne ko mafi karancin Matsayinsa Hassan ne] [Ibnu Majah ne ya Rawaito shi]

التصنيفات

Falalar Ayyuka na qwarai, Ladaban Sallama da Neman izini