Idan kuka je yin bayan gida, to kada ku kuskura ku Fuskanci Al'kibla da Bayan gida ko Bawali , kuma kada ku juya mata baya, sai dai ku fuskanci Gabas ko kuma Yamma

Idan kuka je yin bayan gida, to kada ku kuskura ku Fuskanci Al'kibla da Bayan gida ko Bawali , kuma kada ku juya mata baya, sai dai ku fuskanci Gabas ko kuma Yamma

Daga Abu Ayyub -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "dan kuka je yin bayan gida, to kada ku kuskura ku Fuskanci Al'kibla da Bayan gida ko Bawali, kuma kada ku juya mata baya, sai dai ku fuskanci Gabas ko kuma Yamma" Abu Ayyub ya ce cewa yayin da suka je Birnin Sham lokacin bude ta sun samiu a cikinta Bandakuna da akayi don biyan bukata an gina su suna kallon suna kallon Ka'aba, to Sun kasance suna karkacewa Alkibla, kuma sai suyi ta Istigfari

[Ingantacce ne] [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

الشرح

Annabi -Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- da wani abu daga cikin ladaban biyan Bukata cewa domin cewa kada su kallai Al'kibla lokacin biyan Bukatarsu, ita ce Ka'aba Mai Alfarma, kuma kada su juya mata baya lokacin biyan Bukata; domin cewa Alkiblar Sallah, kuma haka wurare Masu Alfarma kuma ya wajaba akansu su karkace mata wajen Gabas ko Yamma Idan dai ba nan ne Alkiblarsu, ba Kamar alkibar Mutanen Madina kuma yayin da Sahabbai -Allah ya kara musu yarda- sun fi kowa karbar Umarnin Annabi wanda ya ke na gaskiya, Abu Ayyub ya ce cewa yayin da suka je Birnin Sham lokacin bude ta sun samiu a cikinta Bandakuna da akayi don biyan bukata an gina su suna kallon suna kallon Ka'aba, to Sun kasance suna karkacewa Alkibla, kuma sai suyi ta Istigfari sabida tsantseni da kuma neman cikar aiki.

التصنيفات

Gusar da Najasa, Gusar da Najasa, Ladaban biyan bukata, Ladaban biyan bukata