إعدادات العرض
1- Lallai cewa Annabi baya Mayar da kyautar Turare
2- Duk wanda ya ji hadisin wasu mutane alhali suna kiyayya da shi; Zuba a kunnuwansa yanzu a ranar sakamako
3- "Duk wanda aka bashi Raihan, to kada yaki karba, saboda yana saukin dauka, ga kuma dadin Kamshi"
4- Babu wani Mutum da yafi manzon Allah SAW soyuwa a gare su, kuma sun kasance idan suka ganshi basa miqewa saboda saninsu da yanaqin hakan
5- Duk wanda ya yi imani da Allah da ranar lahira, to bakonsa ya girmama ladar sa. ”Suka ce:“ Mene ne sakamakonsa? Ya Manzon Allah, ya ce: Yininsa da darensa, da karimcinsa kwana uku ne, don haka abin da ya kasance a baya sadaka ce a gare shi
6- Mun Kasance idan muka jewa Annabi SAW dayan mu yana zama ne inda duk ya samu wuri
7- Ku dai kuna tare da mumini ne kawai, kuma ba ya cin abincinku sai masu taqawa
8- Idan kun kasance uku, to biyu ba za su yi ma'amala ba tare da dayan ba, har sai kun cakuda da mutane, saboda wannan yana sa shi bakin ciki
9- Mafi Al-kairin Majalisai mafi Yalwarsu
10- Lallai Shaidan yana gudu a jikin Mutum kamar yadda jini yake gudu a jikinsa, kuma inajin tsoron kada ya jefa wani sharri a cikin zukatanku ko ya fadi wani abu