إعدادات العرض
1- "Duk wanda ya rantse kuma ya ce cikin rantsuwarsa: Na rantse da Lata da Uzza, to ya ce: Babu abun bautawa Sai Allah, Kuma duk Wanda ya ce da dan Uwansa: zo in sanya Maka Caca to yayi Sadaka"
2- Bai Kamata Musulmi ya zamanto mai yawan tsinuwa ba
3- Ku xauke abunda yake kanta ita ku kyaleta; saboda la'ananniya ce
4- Idan Mutum ya ce Mutane sun halaka, to shi ne ya halaka su