إعدادات العرض
1- Wanda ya ga wani mummunan abu daga cikinku, to ya canza shi da hannunsa, idan ba zai iya ba to (ya canza shi) da harshe, idan ba zai iya ba to (ya canza shi) da zuciyarsa, wannan shi ne mafi raunin imani
2- Idan mutane suka ga azzalumi kuma ba su dauki hannayensa ba, Allah yana gab da rufe musu idanun sa da azabar sa