إعدادات العرض
1- Alkiyama ba zata tashi ba har sai rana ta bullo ta mafadarta, idan ta bullo mutane suka ganta sai su yi imani gaba dayansu
2- Za’a zo da mtuwa kamar siffar farin rago da sirkin baki
3- Yahudawa an yi fushi da su, Kiristoci kuwa batattu ne
4- Idan kaga wadanda suke bin masu kama da juna daga gareshi to wadannan su ne Allah Ya ambata, to ku gujesu
5- Za'a kirga a binda suka ha'inceka suka saba maka suka yi maka karya, da kuma ukubar da ka yi musu
6- Lallai abin da kake faɗa kuma kake kira zuwa gareshi mai kyau ne, ina ma dai ka sanar da mu cewa akwai kaffara ga abin da muka aikata
7- Ya ku mutane lallai Allah Ya kawar muku da wautar Jahilci da jiji da kai da iyayen da take sa su
8- {Sannan lallai wallahi za a tambayeku a wannan yinin game da ni'ima}