إعدادات العرض
1- Kada ku zagi matattu; Wataƙila sun kai ga abin da suka gabatar
2- Shin ba ku sani ba cewa Musulunci ya shafe abin da yake gabaninsa, hijira kuma ya shafe abin da yake gabaninsa, kuma Hajji ya shafe abin da yake gabaninsa?
3- Manzon Allah -tsira da aminci su tabbata a gare shi- Ba ruwan shi da mace mai yin kukakan kera, ko mai aske kanta, ko mai kyakketa tufafinta in wani abu marar dadi ya faru
4- Duk wanda ya halarci gawa har akai mata salla yana da kiradi guda,wanda kuma ya halarce ta har aka binneta yana da kiradi biyu,aka ce:menene kiradi biyu?yace:kwatankwacin manyan Duwatsu biyu
5- Wannan kun yabe shi da Al-kairi, sai Al-janna ta tabbata a gare shi, kuma wannan kun faxi sharri akansa, sai wuta ra tabbata akansa, kune shaidun Allah a bayan Qasa
6- Idan Allah Ya kaddarawa bawa cewa zai mutu a wata kasa sai Ya sanya masa wata bukata zuwa gareta
7- Manzon Allah tsira da amincin Allah ya shigo wajen mu lokacin da y'arsa Zainab ta rasu, sai ya ce: ku wanke ta sau uku ko sau biyar, ko fiye da haka - gwargwadon yadda kuka ga ya dace - ku sanya ruwa da magarya, sannan ku sa kafur - ko wani abu na kafur - in kun kammala ku sanar da ni.
8- Cewa Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su Tabbata a gareshi- ya hanamu Abubuwa bakwai
9- Ku yi gaggawar kai janaza don kuwa in ta kirki ce: Mafi alheri shi ne ku kai ta zuwa gare shi, in kuma ta kasance sabanin hakan: kun sauke sharri daga kanku
10- An Hanamu bin raka Jana'iza amma kuma ba hanin dole ba
11- Ya Allah, dan haka dan haka don haka yana cikin kariyar ka da kuma tunanin cikin unguwar ka, da hukuncin shari'ar kabari da azabar wuta, kuma ku mutane ne masu biyayya da yabo Ya Allah ka gafarta masa ka masa rahama, lallai kai mai gafara ne, mai jinqai
12- Ido yana hawaye kuma zuciya tana baqin ciki, kuma muna faxar abin da zai yardar da Ubangijinmu ne, kuma rabuwa da kai, ya Ibrahim, muna baqin ciki
13- Na yi salla ga wata mata data rasu a dalilin nifasinta a bayan Annabi tsira da aminci su tabbata a gare shi- sai ya tsaya a tsakkiyarta
14- Lallai cewa Annabi anyi masa likafani a cikin kaya farare na Yaman, kuma babu Riga ko Rawani
15- Annabi mai tsira da aminchi su kara tabbata a gareshi ya bada labarin rasuwar Najjashi a cikin ranar da ya rasu, sai ya fito da su zuwa wurin sallah, sai ya yi sahu da su, ya yi kabbarori guda hudu
16- Duk wanda ya wanke Gawa sai kuma ya rufa mata Asiri, Allah zai gafarta masa sau Arba'in
17- Lallai cewa Abdullahi bn Abi Aufa yayi Kabarbaru Hudu a jana'izar 'ya mace, don haka sai ya tashi bayan ta hudu abunda yake tsakanin Kabbarorin biyu yana neman gafararta sai ya yi addu'a, sannan ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare sh - ya kasance yana yin hakan
18- Babu wani mamaci da zai mutu, don haka ya tashi ya yi musu makoki ya ce: Suna girmama shi, da maigidansa, ko makamancin haka, sai dai an sanya mala'ika don ya yi masa ba'a: Shin yaya kuka kasance kenan?
19- Lokacin da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya dauke mu zuwa ga falala, sai ya dauke mu kada mu saba masa a ciki: cewa ba mu fiskar fuska, ba kiran makoki, ba mu raba aljihu, kuma ba mu shimfida gashi.
20- Abdullahi bin Rawaha - Allah ya yarda da shi - ya wuce, sai ‘yar’uwarsa ta sa shi kuka, tana cewa: Kuma suka aikata shi, da sauransu, da sauransu: Kuna dogaro da shi. Sannan ya ce, lokacin da ya tashi: Ban ce komai ba amma an gaya mani, ku?!
21- Allah ya tsinewa yahudu da nasara saboda sun riki kaburburan annabawansu masallatai