إعدادات العرض
1- Duk wanda ya bar sallar la’asar, to, aikinshi ya ɓaci
2- An gina musulunci abisa abubuwa biyar
3- Wanda ya manta wata sallah, to, ya sallaceta idan ya tunata, babu kaffara gareta sai hakan
4- Lallai tsakanin mutum da shirka da kafirci (shi ne) barin sallah
5- Lallai alƙawarin da ke tsakanin mu da su (shi ne) sallah, wanda ya barta, to, haƙiƙa ya kafirta
6- Wancan Mutumin Shaidan ne ya Futsare Masa Kunnuwansa ko kuma ya ce: Kunnensa daya
7- ku umarci 'ya'yanku da yin sallah alhali su suna 'yan shekara bakwai, kuma ku dake su akanta alhali su suna 'yan shekara goma, kuma ku raba tsakaninsu a wurin kwanciya
8- Ni ne Dimam dan Sa'alabata dan uwan Banu Sa'ad dan Bakar