إعدادات العرض
FIƘHU NA IBADA - الصفحة 3
FIƘHU NA IBADA - الصفحة 3
2- Idan Allah Ya kaddarawa bawa cewa zai mutu a wata kasa sai Ya sanya masa wata bukata zuwa gareta
3- Ni ne Dimam dan Sa'alabata dan uwan Banu Sa'ad dan Bakar
5- Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya yi alwala sau ɗaiɗai
6- Lallai Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya yi alwala sau biyu-biyu
8- Wajibi ne a kan kowanne musulmi ya yi wanka a kowanne kwana bakwai, ya wanke kansa da jikinsa
10- Idan kun ji ladani; to, ku faɗi irin abin da yake faɗa, sannan ku yi min salati
11- Wanda ya gina masallaci saboda Allah; Allah Zai gina masa kwatankwacinsa a cikin aljanna
13- Idan ɗayanku ya shiga masallaci, to, ya yi sallah raka'a biyu kafin ya zauna
15- Ya Bilai, ka yi iƙamar sallah, ka hutar da mu da ita
16- ya ku mutane, kawai na aikata haka ne don ku yi koyi da ni, kuma ku san sallata
29- Idan Ramadan ya zo to ki yi umara, domin umara a cikinsa yana daidai da Hajji
