إعدادات العرض
Imani da Ranar Lahira
Imani da Ranar Lahira
1- Lallai cewa ɗayanku ana tara halittarsa a cikin mahaifiyarsa kwana arba’in yana maniyyi
3- Allah Zai shigar da shi Aljanna akan aikin da yake akansa
5- Lallai cewa ku zaku ga Ubanugijinku kamar yadda kuke ganin wannan watan, ba zaku wahala ba a ganinsa
7- Lallai cewa Allah zai tseratar da wani mutum daga al'ummata agaban halittu a ranar Alkiyama
9- Farkon abinda za’a yi huknci a tsakanin mutane a ranar Alkiyama akan jini ne
26- Shin kun san waye muflis (wanda aka yi wa wasoso)?
38- Alkiyama ba za ta tsaya ba har sai mutum ya wuce wani kabari sai ya ce: Ina ma dai ni ne a wurin nan
42- Alkiyama ba zata tsaya ba har sai zamani ya kusantowa juna
44- Tafkina tafiyar wata ne, ruwansa ya fi nono fari, kamshinsa ya fi almiski kanshi
46- Na rantse da wanda ran Muhammad yake a hannunSa, kofunansa sun fi yawan adadin taurarin sama
47- Za’a zo da mtuwa kamar siffar farin rago da sirkin baki
48- Wutarku wani yankine daga yanki saba'in daga wutar Jahannama
51- Za'a kirga a binda suka ha'inceka suka saba maka suka yi maka karya, da kuma ukubar da ka yi musu
53- {Sannan lallai wallahi za a tambayeku a wannan yinin game da ni'ima}
55- Idan kun ji ladani; to, ku faɗi irin abin da yake faɗa, sannan ku yi min salati
85- Za'a kusantowa halitta da rana a yinin Alƙiyama har sai ta kusa kamar gwargwadan mil daga gare su
87- Lallai kana da abin da ka yi burin da kwatankwacin sa tare da shi
