إعدادات العرض
Fiqihu da Usulunsa - الصفحة 3
Fiqihu da Usulunsa - الصفحة 3
1- Ya ku mutane, kuna cin bishiyu, wanda kawai na hango na sharri ne guda biyu: albasa da tafarnuwa.
4- Mun kasance ba ma daukar kalar hanta-hanta da fatsi-fatsi a bakin komai bayan tsarki
5- Ki zauna gwargwadan abinda hailarki take riƙe ki, sannan ki yi wanka
7- Duk wanda yayi alwala ranar juma'a zai samu lafiya, kuma duk wanda yayi alwala shine mafi alkhairi
8- Wanka ranar Juma'a wajibi ne akan kowanne baligi, kuma ya yi asuwaki, ya shafa tirare in ya samu
14- Kada mace ta yi tafiya, tafiyar kwana biyu sai da mijinta tare da ita ko muharraminta
40- Wanda ya kiyaye akan raka'o'i huɗu kafin azahar da huɗu a bayanta Allah Zai haramta wuta gare shi
57- Lallai Allah Yana son azo wa rangwaminSa, kamar yadda yake son azo wa yin aiki a asalinsa
58- Idan Allah Ya kaddarawa bawa cewa zai mutu a wata kasa sai Ya sanya masa wata bukata zuwa gareta
59- Ni ne Dimam dan Sa'alabata dan uwan Banu Sa'ad dan Bakar
61- Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya yi alwala sau ɗaiɗai
62- Lallai Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya yi alwala sau biyu-biyu
64- Wajibi ne a kan kowanne musulmi ya yi wanka a kowanne kwana bakwai, ya wanke kansa da jikinsa
66- Idan kun ji ladani; to, ku faɗi irin abin da yake faɗa, sannan ku yi min salati
67- Wanda ya gina masallaci saboda Allah; Allah Zai gina masa kwatankwacinsa a cikin aljanna
69- Idan ɗayanku ya shiga masallaci, to, ya yi sallah raka'a biyu kafin ya zauna
71- Ya Bilai, ka yi iƙamar sallah, ka hutar da mu da ita
72- ya ku mutane, kawai na aikata haka ne don ku yi koyi da ni, kuma ku san sallata
88- Idan Ramadan ya zo to ki yi umara, domin umara a cikinsa yana daidai da Hajji