إعدادات العرض
Aqida - الصفحة 2
Aqida - الصفحة 2
1- ya rabauta idan gasgata hakan
2- Mafificin yinin da rana ta ɓullo a cikinsa yinin Juma'a
11- Haƙiƙa ka tambayeni daga wani abu mai girma, kuma shi mai sauƙi ne ga wanda Allah Ya sawwaƙa masa
16- Zan bada wannan tutar ga wani mutum mai ƙaunar Allah da ManzonSa, Allah zai yi buɗi ta hannayensa
20- Wanda ya mari kunci, kuma ya yaga aljihuna, kuma ya yi ihu irin ta Jahiliyya to ba shi tare da mu
27- Na rantse da wanda raina yake a hannunsa zaku bi hanyar wadanda ke gabaninku
29- Mafi tsananin azaba a wurin Allah a ranar Alkiyama wadanda suke kwaikwayon halittar Allah
40- Wanda ya rataya laya to haƙiƙa ya yi shirka
56- Mala'iku ba sa shiga gidan da yake akwai kare ko hoto a cikinsa
57- Mala'iku ba sa tafiya da ayarin da a cikinsa akwai kare ko ƙararrawa
58- Kada ku yi rantsuwa da ɗagutai, ko da iyayenku
76- Lallai shi bai taba fada ba koda yini daya: Ya Ubangiji Ka gafarta mini kuskurena ranar sakamako
79- Godiya ta tabbata ga Allah wanda Ya maida makircinsa zuwa wasiwasi
82- Ka musulunta akan abinda ka gabatar na alheri
86- Alkiyama ba za ta tsaya ba har sai mutum ya wuce wani kabari sai ya ce: Ina ma dai ni ne a wurin nan
90- Alkiyama ba zata tsaya ba har sai zamani ya kusantowa juna
92- Tafkina tafiyar wata ne, ruwansa ya fi nono fari, kamshinsa ya fi almiski kanshi
94- Na rantse da wanda ran Muhammad yake a hannunSa, kofunansa sun fi yawan adadin taurarin sama
95- Za’a zo da mtuwa kamar siffar farin rago da sirkin baki
96- Wutarku wani yankine daga yanki saba'in daga wutar Jahannama
98- Kowanne abu da kaddara ne, har gajiya da dabara, ko kuma wayo da gajiya
99- Idan Allah Ya kaddarawa bawa cewa zai mutu a wata kasa sai Ya sanya masa wata bukata zuwa gareta
100- Ni ne Dimam dan Sa'alabata dan uwan Banu Sa'ad dan Bakar