إعدادات العرض
FIƘHU NA IBADA
FIƘHU NA IBADA
1- An gina Musulunci abisa abubuwa biyar
8- Ku rage gashin baki, ku cika gemu
10- Ya Allah kada Ka maida kabarina gunki
12- Allah ba ya karbar sallar dayanku idan ya yi hadasi har sai ya yi alwala
13- Asiwaki mai tsarkake baki ne, mai sa yardar Ubangiji ne
17- Kada ku zagi matattu; domin cewa sun iso zuwa abin da suka gabatar
18- Wanda ya sallaci sallar Asuba, to, zai kasance cikin alƙawarin Allah
20- Allah Ya ce: Ya kai Ɗan Adam, ka ciyar zan ciyar da kai
23- Duk wanda ya bar sallar la’asar, to, aikinshi ya ɓaci
26- Kada ku zauna a kan kaburbura, kada kuma ku yi Sallah kuna kallonsu
28- An umarceni in yi sujjada akan gabbai bakwai
30- Ya Ubangiji Kai ne aminci, kuma aminci daga gareka yake, Ka ɗaukaka ya ma’abocin girma da karamci
31- Ka yi Sallah a tsaye, idan ba za ka iya ba, to, a zaune, idan ba za ka iya ba, to, a ɓarin jiki
32- shin kana jin kiran Sallah idan aka kira, ya ce: Eh, sai ya ce: Ka amsa
34- An gina Musulunci abisa abubuwa biyar
37- Azaba ta wuta ta tabbata ga karshen kafa ku cika alwala
39- Wanda ya manta wata sallah, to, ya sallaceta idan ya tunata, babu kaffara gareta sai hakan
40- Lallai tsakanin mutum da shirka da kafirci (shi ne) barin sallah
41- Lallai alƙawarin da ke tsakanin mu da su (shi ne) sallah, wanda ya barta, to, haƙiƙa ya kafirta
44- Wanda ya yi yaƙi dan kalmar Allah ta zama maɗaukakiya, to shi ne sabo da Allah
45- Idan kun ji kiran sallah, to ku fadi irin abinda ladani yake fada
46- Ka barsu don na shigar da su suna da tsarki
48- ku daidaita sahunku, don daidaita shahu na daga cikar sallah
50- Na kiyaye raka'o'i goma daga Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -
64- Idan kare ya sha a kwaryar ɗayanku to ya wanketa sau bakwai
76- sai ya yi musu alwala irin alwalar Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -
95- Diga-digan wani bawa ba su taɓa ƙura a cikin tafarkin Allah ba, kuma wuta ta shafe shi
96- Babu abinda Shahidi yake samunsa (Na Zafi) sai kamar abunda dayanku yake ji idan Turuwa ta cije shi
97- Wanda ya sallaci sanyaya biyu zai shiga aljanna
