إعدادات العرض
Fiqihu da Usulunsa
Fiqihu da Usulunsa
10- shayarwa ta haramta duk abunda haihuwa take haramtawa
12- "Ba wai umunci bane Mutum yajewa wanda ya je, Sai dai Zumunci shi idan aka ki zuwar maka kai kaje"
13- Duk wanda ya azumci Ramadan saboda imani da hisabi, za a gafarta masa zunubansa na baya.
19- Lallai cewa tawaida da layu da tiwala (tsafin juyar da tunani musamman tsakanin ma'aurata) shirka ne
21- Wanda ya sallaci sallar Asuba, to, zai kasance cikin alƙawarin Allah
39- Kayi Sallah a tsaye, idan ka kasa yi to kayi a zaune, to idan kuma ya gagara to kayi kana kwance
115- Babu abinda Shahidi yake samunsa (Na Zafi) sai kamar abunda dayanku yake ji idan Turuwa ta cije shi
119- Ya Manzon Allah, ina da makwabta biyu, to a ba ni wa? Ya ce: «Zuwa ga mafi kusantar su da kai».
166- "Idan Mutum ya kirawo Matarsa saboda bukatarsa to taje masa kuma ko da ta kasance takan Tanderu ne"
193- Duk wanda bai yi yaki kuma bai zantar da kansa zai yi yaki ba to zai mutu cikin Sifar Munafurci
198- Duk wanda ya sha a cikin Kwanon Zinare ko na Azurfa, to yana kwankwadar wutar Jahannama ne a cikinsa
202- Lallai cewa Annabi SAW yayi Al-wala sai ya shafi tsakiyar kansa, da kuma kan Rawaninsa da Huffinsa
206- Annabi SAW ya Kasance yana wanke, ko yana Wamaka da Kwano zuwa Mudu Biyar, kuma yana Alwala da Mudu
212- Manzon Allah SAW ya La'anci Mutumin da ya ke sanya kayan Mata, Ko macen da take sanya kayan Maza
213- Ya ku mutane, kuna cin bishiyu, wanda kawai na hango na sharri ne guda biyu: albasa da tafarnuwa.
219- Duk wanda yayi alwala ranar juma'a zai samu lafiya, kuma duk wanda yayi alwala shine mafi alkhairi
220- Wanka ranar Juma'a wajibi ne akan kowanne baligi, kuma ya yi asuwaki, ya shafa tirare in ya samu
244- Naga Manzon Allah tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi yanazaune ya tanqwashe Qafafunsa
253- Idan Allah Ya kaddarawa bawa cewa zai mutu a wata kasa sai Ya sanya masa wata bukata zuwa gareta
362- Ya manzon Allah ka gani ko wani mutum ya zo yana son ya dauki kudina? Ya ce: Kada ku ba shi kuɗinku
410- Yaki Dan yaudara ne
439- "Lallai Kabilar Ash'ariyawa idan Mujinsu ya Mutu a wajen yaki, ko Abincin Iyalansu ya ragu a Madina"
450- "Da zan Umarci wani Mutum da yayi sujada ga wani wallahi da na Umarci Mace ta yi Sujada ga Mijinta"
501- Tana kankare shi, sannan ta wanke shi da Ruwa, ta kuma yayyafa masa Ruwa, kuma tayi sallah da shi
521- Cewa Annabi mai tsira da amincin Allah ya hana habiba a ranar Juma’a yayin da liman zai yi huduba
538- Kada ku hana wani Xawafi a wannan Xakin, kuma yayi Sallah a kowane lokaci ya so a Dare ne ko Rana
541- Daga sunna, idan maulidi ya ce yayin kiran asuba: “Baƙauye yana raye,” ya ce: Sallah ta fi bacci.
550- Manzon Allah yayi rangwame ga Matafiyi kwana Uku da dararensu, Mazaunin gida kuma Kwana xaya da dare
564- Nayi Sallah tare da Manzon Allah SAW ya sanysa Hannunsa na Dama kan Hannunsa na Hagu akan Qirjinsa
581- Annabi ya gudanar da (Hukuncin) abunda ya buya na Rakumi daga Hafya’a har zuwa Thaniyat Al-wada’a
646- Lallai idanuwa Maxaurin Dubura ne, idan xayanku yayi bacci da idanuwansa to Maxauran zasu kwance ne
670- «Za'a bude muku kasa she, kuma Allah zai isar muku, saboda haka kada dayanku yayi wasa da Rabonsa»