إعدادات العرض
Aqida
Aqida
8- Duk wanda ya Rantse da wanin Allah to hakika ya kafirta ko ya yi shirka
16- Mafi rabautar mutane da cetona wanda ya ce La’ilaha illallahu yana mai tsarkaka daga zuciyarsa
21- Masu Zurfafawa sun Tabe-ya fadeta sau Uku
24- "Duk wanda Allah yake nufinsa da Alkairi zai fahimtar da shi Addini"
26- Allah ba ya duban jikinku, ko hotunanku, sai dai ya kalli zukatanku da ayyukanku
36- Lallai cewa ku zaku ga Ubanugijinku kamar yadda kuke ganin wannan watan, ba zaku wahala ba a ganinsa
64- Allah Ya rubuta abinda ya kaddarawa halittu kafin Ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin
86- Babu adwa(harbin cututtuka ta kashin kansu) babu shu’umci babu camfi da mujiya, ba camfa watan safar
89- Kujerar tana cikin karaga sai dai kamar zoben karfe da aka jefa a tsakanin bayana na masu gidan.
111- Kada ku wuce gaban bawa a ranar lahira, har sai an tambaye shi game da shekarunsa kuma me ya halaka
117- Wanda ya mari kunci ba shi daga cikinmu, ko ya yaga kuibin tufafi, ko yayi kira irin kiran jahiliyya
148- Manzon Allah SAW ya La'anci Mutumin da ya ke sanya kayan Mata, Ko macen da take sanya kayan Maza
169- Lallai shi bai taba fada ba koda yini daya: Ya Ubangiji Ka gafarta mini kuskurena ranar sakamako
179- Alkiyama ba za ta tsaya ba har sai mutum ya wuce wani kabari sai ya ce: Ina ma dai ni ne a wurin nan
192- Idan Allah Ya kaddarawa bawa cewa zai mutu a wata kasa sai Ya sanya masa wata bukata zuwa gareta
198- Za'a kirga a binda suka ha'inceka suka saba maka suka yi maka karya, da kuma ukubar da ka yi musu
205- Ka rubuta, na rantse da wanda raina yake a hannunSa babu abin da zai fito daga cikinsa sai gaskiya
297- Lallai Al-amarinku yana cikin abunda yake damuna bayana, babu mai iya haquri da ku sai mai haquri"