إعدادات العرض
Aqida
Aqida
2- Tsinuwar Allah ta tabbata a kan Yahudawa da Nasara, sun riƙi kaburburan Annabawansu masallatai
3- Ya Allah kada Ka maida kabarina gunki
8- Wanda ya rantse da wanin Allah to hakika ya kafirta ko ya yi shirka
18- Allah Zai shigar da shi Aljanna akan aikin da yake akansa
20- Wanda ya mutu alhali shi yana kiran kishiya wanin Allah zai shiga wuta
21- Masu tsanantawa sun halaka
24- Wanda Allah Yake nufinsa da alheri zai shafeshi da rashin lafiya (zai jarrabeshi)
27- Allah ba Ya duba zuwa surorinku da dukiyoyinku, sai dai Yana duba zuwa zukatanku da ayyukanku
29- Wanda ya farar da (wani abu) daga al'amarinmu wannan abinda ba ya ciknsa to an mayar masa
32- Dukkanin al'ummata za su shiga aljanna sai wanda ya ƙi
33- Wanda ya yi kamanceceniya da wasu mutane, to, yana daga cikinsu
37- Lallai cewa ku zaku ga Ubanugijinku kamar yadda kuke ganin wannan watan, ba zaku wahala ba a ganinsa
38- Lalle Allah Yana jinkirtawa azzalumi, har idan ya kama shi ba zai taɓa kufcewa ba
45- Kada a bar wuyan wani raƙumi da wani abin wuya na tsirkiya, ko wani abin wuya dai sai an yanke shi
48- Masu jin ƙai (Ubangiji) Al-Rahman yana jin ƙansu, ku ji ƙan mutanen ƙasa wanda ke sama zai ji ƙanku
53- Kada ku zauna a kan kaburbura, kada kuma ku yi Sallah kuna kallonsu
55- An gina musulunci abisa abubuwa biyar
64- Lallai cewa Allah zai tseratar da wani mutum daga al'ummata agaban halittu a ranar Alkiyama
66- Allah Ya rubuta abinda ya kaddarawa halittu kafin Ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin
68- Lallai tsakanin mutum da shirka da kafirci (shi ne) barin sallah
69- Lallai alƙawarin da ke tsakanin mu da su (shi ne) sallah, wanda ya barta, to, haƙiƙa ya kafirta
70- Lallai Allah - mai girma da daukaka - yana hanaku ku rantse da iyayenku
71- Farkon abinda za’a yi huknci a tsakanin mutane a ranar Alkiyama akan jini ne
75- Mutum yana kan Addinin abokinsa, saboda haka dayanku ya duba wanda zai yi abokantaka (da shi)
76- Ku yi gaggawa da ayyuka (na alheri), wasu fitinu kamar yankin dare ne mai duhu,
80- Kada ku ce : Allah Ya so wane ma ya so, saidai ku ce: Allah ne Ya so, sannan wane ma ya so
82- Lallai za ku bi hanyoyin waɗanda zo kafinku, taki da taki, zira'i da zira'i
92- Kujerar tana cikin karaga sai dai kamar zoben karfe da aka jefa a tsakanin bayana na masu gidan.