إعدادات العرض
Falaloli da Ladabai
Falaloli da Ladabai
1- Shin ba na ba ku labarin mafi girman zunubai ba?
2- Idan mutum ya so dan'uwansa to ya sanar da shi cewa shi yana sonsa
3- Manyan zanubai su ne: Yi wa Allah shirka, da saɓawa iyaye, da kashe rai, rantsuwa mai dulmiyarwa
5- ((Ku nisanci abubuwa bakwai masu halakarwa
8- Allah Zai shigar da shi Aljanna akan aikin da yake akansa
12- Aljanna ita ce mafi kusa daga dayanku daga igiyar takalminsa, wuta ma tamkar hakan
15- An kewaye wuta da sha'awowi, kuma an kewaye Aljanna da abubuwa ki
20- Idan musulmai biyu suka haɗu da takubbansu, to, wanda ya kashe da wanda aka kashe suna cikin wuta
21- Lallai halal a bayyane yake kuma haram ma a bayyane yake
22- Lallai Allah Ya wajabta kyautayi a kan kowane abu
23- Allah ba Ya duba zuwa surorinku da dukiyoyinku, sai dai Yana duba zuwa zukatanku da ayyukanku
25- Kada ka yi fushi
27- Wani bawa ya aikata wani zunubi, sai ya ce: Ya Allah Ka gafarta min zunubina
29- Wanda aka haramtawa sauƙi to an haramta masa alheri
32- Na haneku da zato; domin cewa zato shi ne mafi karyar zance
34- Kowa ne aikin alheri sadaka ne
35- Kada ka wulaƙanta komai daga wani aikin alheri, ko da ka gamu da ɗan uwanka ne da sakakkiyar fuska
36- Mai ƙarfi ba shi ne gwanin kaye ba, kadai mai ƙarfi shi ne wanda yake mallakar kansa a yayin fushi
37- Wanda ya shiryar a kan wani alheri, to, shi ma yana da kwatankwacin ladan wanda ya aikatashi
38- Kada ku zagi matattu; domin cewa sun iso zuwa abin da suka gabatar
40- Mai yanke zumunci ba zai shiga aljanna ba
41- Annamimi ba zai shiga aljanna ba
44- Wanda ya kasance ya yi imani da Allah da ranar lahira, to, ya faɗi alheri ko ya yi shiru
45- Wanda ba ya jin ƙan mutane Allah - Mai girma da ɗaukaka - ba zai ji ƙansa ba
46- Lallai mafi ƙiyayyar mutane a wurin Allah (shi ne) mai taurin kai mai tsananin husuma
52- Kalmomi guda biyu masu sauƙi a harshe, masu nauyi a ma'auni, masu soyuwa ga Ubangiji Al-Rahman
53- Babu wani abu mafi girma a wurin Allah - Maɗaukakin sarki- sama da addu'a
54- Wanda ya kare mutuncin ɗan uwansa Allah Zai kare fuskarsa daga wuta a ranar al-ƙiyama
57- Wanda Allah yake nufin shi da alheri sai ya fahimtar da shi addini
58- Lalle Allah Yana son bawa mai tsoronSa, wanda ya wadatu, mai ɓoye kansa
59- Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance ba ya ƙin karɓar turare
63- Lalle mumini yana riska da kyawawan dabi’unsa matsayin mai azumi da mai tsayuwar dare
64- Lalle masu kyawawan dabi’unku suna cikin zaɓaɓɓunku
65- Lalle Allah Yana jinkirtawa azzalumi, har idan ya kama shi ba zai taɓa kufcewa ba
66- Ban bar wata fitina a baya na ba mafi cutar da Maza kamar mata ba
67- Ku sauƙaƙa kada ku tsananta, ku yi bushara kada ku yi kora
71- Wanda ya karanta ayoyi biyu na ƙarshen Suratul Bakara da daddare sun ishe shi
74- Masu jin ƙai (Ubangiji) Al-Rahman yana jin ƙansu, ku ji ƙan mutanen ƙasa wanda ke sama zai ji ƙanku
76- Mun kasance a wurin Umar, sai ya ce: An hana mu ƙaƙale
78- Ya kai yaro, ka ambaci Allah, ka ci da damanka, ka ci abin da ke gabanka
84- Lallai cewa Allah zai tseratar da wani mutum daga al'ummata agaban halittu a ranar Alkiyama
91- Wanda ya sanya alhariri a duniya ba zai sanya shi a lahira ba
94- Ka barsu don na shigar da su suna da tsarki